Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na tashar Press TV cewa, a jiya shugabannin musulmi a kasar Japan sun yi kakakusar suka da yin Allawadai da kisan wani dan kasar Kanji Kotu a hannun ‘yan ta’addan ISIS.
Said Magol wani wakilin musulmi a kasar ta Japan y ace suna yin Allawadai da wannan danyen aiki, kungiyar ta'adancin da'esh dake da'awar kafa daular musulunci a kasashen Iraki ta tabbatarda kashe dan kasar japan din nan da take garkuwa dashi.
Kungiyar ta bayana hakan ne a wani faifan bidiyo da aka walafa a shafin sada zumunta yanar gizo wanda ya nuno mutimin da aka ce shine Kenji Goto a gurfane yana sanyeda tifafi masu kalar ruwan goro a kusa dashi kuma wani mitim fuska a lullube sanyeda bakaken kaya rikeda wuka a hannu.
Kafin daga bisani bidiyo ya kare da nuno gawar mitiman da aka filewa kai aka kuma dora masa a bayya sa.
Tuni dai gwamnatin Japan ta fitarda sanarwar yin tur da kula allawadai da ta'adin wanan kungiyar ta yan ta’addan na daesh.
2803917