
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta daga birnin landan na kasar Birtaniy cewa, cibiyar muslunci na shirin gudanar da babban taro na haihuwar Fatima Zahra (SA) tare da halartar masoyanta.
Bayanin ya kara da cewa baya ga wanann taro mai albarka akwai wani babban taron kuma wanda shi ma cibiyar za ta shirya kan tunawa da lokacin haihuwar Amirul muminin Ali (AS).
Wannan cibiya ta isar da wannan sako ga dukaknin masoya iylan gidan manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da su halrci taro ana gayyatarsu, musamamn ma mazauna birnin.