Ya kara da cewa wannan kwafin kur’ani mai tsarki da aka samu, yana komawa ne zuwa ga daruruwan shekaru da suka gabata, weanda hakan kuma yake nuni da matsayin wannan littafi mai tsarki.
Haka nan kuma ya yi ishara da cewa, wannan littafi mai tsarki alama ce ta ilimi da kuma wani abu mai matukar kima na tarihi a kasar Masar, wanda baikebantu da wani mutum ba shi kadai, lamari ne na al’ummar Masar baki daya.
Shi ma anasa bangaren ministan kula da harkokin addini na kasar Mukhtar Jma’a ya bayyana cewa, za a dauki wannan kwafin kur’ani tare da adana shia wani wuri na muasamman.