IQNA

17:58 - July 19, 2018
Lambar Labari: 3482837

Zakaran Barcelona Zai Gina Masallai A Mauritania

Bangaren kasa da kasa, Usman Domble dan wasan kasar Faransa da ke awasa Barcelona yana shirin gina masallaci a a yankinsu da ke Maurtaniya.

Zakaran Barcelona Zai Gina Masallai A Mauritania

 

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, Usman Domble dan wasan kasar Faransa da ke awasa Barcelona wanda dan asalin kasar Mauritaniya ne yana shirin gina masallaci a a yankinsu.

Dan wasan ya bayyana hakan ne bayan kammala wasan cin kofin kwallon kafa na kasashen duniya ne a kasar Rasha wanda kasar ta Faransa ta dauki kofin.

Ya bayyana cewa babban abin arin ciki ne a gare shi ya gina masallaci a mahaifarsa da ke cikin kasar Mauritaniya.

An tafi da shi kasar Faransa ne tun yana karamin bayan da mahaifiyarsa ta yi hijira zuwa Faransa.

3731206

 

 

 

captcha