Tehran (IQNA) jama'a suna ta tarbar baki masu wucewa akan kan titunan Najaf zuwa Karbala a kasar Iraki, domin zuwa ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) tare da raba musu abinci da da abin sha kyauta.
A kan babbar hanyar Najaf zuwa Karbala a Iraki, jama'a suna ta tarbar baki masu wucewa domin zuwa ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) tare da raba musu abinci da da abin sha kyauta domin samun ladar taimako ga bako.