Tehran (IQNA) tilawar kur'ani mai tsarki tare da Mahmud Shuhat Anwar makarancin kur'ani dan kasar Masar
A cikin wannan tilawar kur'ani mai tsarki Mahmud Shuhat Anwar makarancin kur'ani dan kasar Masar ya karanta aya ta 186 a cikin surat Bakarah, daga nan kuma ya shiga kai tsaye a cikin surat Rahman.