IQNA

15:52 - May 14, 2023
Lambar Labari: 3489134

Dubi kan batun Tashin Kiyama a cikin shirin Al-Qur'ani na Nigeria karo na 55

A wannan rana ne aka fitar da faifan bidiyo mai taken "Mu sanya rayuwarmu ta zama Alkur'ani a ranakun Alhamis" karo na 55, a wannan rana da kokarin tuntubar al'adun kasar Iran a Najeriya.

Dubi kan batun Tashin Kiyama a cikin shirin Al-Qur'ani na Nigeria karo na 55

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na iqna cewa, wannan faifan bidiyo ya fara ne daga aya ta 10 a cikin suratul Sajdah, kuma ya ci gaba har zuwa aya ta 14 na wannan sura, inda ake tafsirin ayoyin da harshen turanci.

A karshen kowane mataki na karatu, an yi taqaitaccen bayani kan muhimman batutuwa da ke tattare a cikin ayoyin da ake karantawa a qarqashin taken “Abin da muka koya daga wadannan ayoyin” kuma tsawon wannan shirin na mintuna 12 ne.

 

4140647

 

Abubuwan Da Ya Shafa: ayoyi karatu kur’ani karantawa najeriya
captcha