Kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna ya habarta cewa, shafin yada labarai na Khamenei.ir na X (Twitter) ya fitar da wasu sabbin jimloli na jagoran juyin juya halin Musulunci a cikin harshen Ibraniyanci a ranar Laraba.
A cikin rubutun wannan sakon an bayyana cewa: Ba za a manta da laifuffukan da gwamnatin Sahayoniya ta aikata ba, har ma bayan an ruguza wannan gwamnati da kuma shafe ta daga doron kasa, wadannan laifuffuka da kashe dubban yara da mata. za a rubuta a cikin littafai."