IQNA - Fitaccen makarancin kur’ani na kasar Iran ya karanta suratul Mubaraka Nasr domin nasarar gwagwarmaya da yahudawan sahyuniya.
Sayyid Parsa Anguhan, fitaccen makarancin kasar Iran ya karanta ayoyi daga suratul Mubaraka Nasr domin samun nasarar gwagwarmaya da yahudawan sahyuniya a yankin.
Za a iya sauraren karatun ta wannan hanya idan aka latsa: