Sun gabatar da karatun Tawasheeh da karatun Alqur'ani a wajen shirin.
A karkashin jagorancin Sayyid Mohammad Hadi Qassemi, kungiyar Tawasheeh ta Noor (Haske) ta fito ne daga lardin Tehran.
Sauran mambobin kungiyar sun hada da Ali Khoshnoud, Amir Abolqassemi da Amir Mohammad Masoumian.