Wuri ne da zukatan muminai ke kafa alaka mai zurfi da tarihi da ruhi, kuma suke zaune cikin yanayi na natsuwa da addu'a. Bayan wannan ziyara ta ruhaniya da suka kai garin Baqi, mahajjata cikin saukin zuciya mai cike da bege, suka yi bankwana da Imaman (AS) da aka binne a can, sannan suka tafi Makka domin gudanar da aikin Hajji.