Bangaren kasa da kasa, shugaban ofishin siyasa na Hamas da kuma dakarun bangaren sojin kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas sun fifita ci gaba da gudanar da yaki matukar ba a dauki matakin kawo karshe killace yankin Zirin Gaza ba.
Lambar Labari: 1438794 Ranar Watsawa : 2014/08/12