iqna

IQNA

paris
Tehran (QNA) Shamsuddin Hafiz, shugaban babban masallacin birnin Paris da mukarrabansa sun gana da Paparoma Francis na biyu a ofishin Vatican.
Lambar Labari: 3487004    Ranar Watsawa : 2022/03/02

Kungiyoyi da jam'iyyun adawa a kasar Sudan za su gudanar da wani zama abirnin Paris na kasar Faransa, domin tattauna hanyoyin kawo karshen matsalolin da kasar ta samu kanta a ciki.
Lambar Labari: 3483453    Ranar Watsawa : 2019/03/12

Bangaren kasa da kasa, an nuna wani kwafin kur’ani mai tsarki bugun China a babban baje kolin littafai na hukumar UNESCO da ke gudana a halin yanzu.
Lambar Labari: 3483177    Ranar Watsawa : 2018/12/03

Bangaren kasa da kasa, shugabannin kasashe 60 ne za su halarci taron sulhu a birnin Paris na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3483106    Ranar Watsawa : 2018/11/06

Bangaren kasa da kasa, a yau ma’aikatar magajin garin birnin Pais na kasar Faransa ta bayar da kyautar ban girma ga shugaban hukumar kare hakkin bil adama a kasar Bahrain Nabil Rajab.
Lambar Labari: 3482768    Ranar Watsawa : 2018/06/18

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Faransa na cewa akalla mutane uku ne suka rasa rayukansu sakamakon garkuwa da wani dan bindiga ya yi da mutane a garin Trebes.
Lambar Labari: 3482504    Ranar Watsawa : 2018/03/23

Bangaren kasa da kasa, limaman musulmi a kasashen nahiyar trai sun jerin gwano domin nisanta kansu daga ayyukan 'yan ta'adda masu danganta kansu da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481683    Ranar Watsawa : 2017/07/09

Bangaren kasa da kasa, a wani mataki na mayar da martani kan abin da jaridar Charlie Hebdo ta yin a batunci ga addinin muslunci musulmi sun raba kur’ani mai tsarki da furanni a birnin Paris ga jama’a.
Lambar Labari: 2778865    Ranar Watsawa : 2015/01/29

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan birnin Paris na kasar Faransa na shirin kai karar tashar Fax News ta kasar Amurka saboda cin zarafin musulmin Faransa tare da yin karyar cewa an hana su shiga wani bangare na birnin.
Lambar Labari: 2742218    Ranar Watsawa : 2015/01/21

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslnci a kasar Italiya da dama ne suka fito suka yi Allahwadai da harin da aka kai kan kamfanin jaridar kasar Faransa a cikin wannan mako.
Lambar Labari: 2697506    Ranar Watsawa : 2015/01/11