Tehran (IQNA) kungiyoyi n Falastinawa suna ci gaba da mayar da martani dangane da ganawar da shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya yi da miistan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3486757 Ranar Watsawa : 2021/12/30
Tehran (IQNA) Wata Jaridar Sahayoniyya a cikin wani rahoto da ta fitar ta tabbatar da rawar da hukumar leken asiri ta gwamnatin Isra'ila ta taka a matakin da Birtaniyya ta dauka kan Hamas a baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3486591 Ranar Watsawa : 2021/11/22
Tehran (IQNA) Cibiyar Azhar ta yi Allah wadai da yunkurin kashe firaministan kasar Iraki tare da yin kira ga al'ummar Iraki da su tsaya tsayin daka su kiyaye hadin kan su.
Lambar Labari: 3486528 Ranar Watsawa : 2021/11/08
Tehran (IQNA) kungiyoyi da cibiyoyi 200 daga kasashe 30 sun nuna goyon bayansu ga Aqsa.
Lambar Labari: 3484858 Ranar Watsawa : 2020/06/03
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun lakada wa wani limami duka a kasar Serbia.
Lambar Labari: 3482516 Ranar Watsawa : 2018/03/27