Tehran (IQNA) Kasashen Masar da Saudiyya sun jaddada wajibcin hana cin mutuncin duk wani addini, biyo bayan wulakanta kur'ani mai tsarki da shugaban wata kungiyar masu tsatsauran ra'ayi a kasar Sweden ya yi.
Lambar Labari: 3487184 Ranar Watsawa : 2022/04/18
Tehran (IQNA) bankin musulunci mai kula da bunkasa ayyukan ci gaba zai saka hannayen jari a Najeriya.
Lambar Labari: 3486198 Ranar Watsawa : 2021/08/13
Shugaban kasar Iran Dr Hassan Rouhani ya bayyana cewa bunkasa ilmin kimiyya da fasaha a kasar ne mabudin ci gaban kasar.
Lambar Labari: 3484241 Ranar Watsawa : 2019/11/11
Bangaren kasa da kasa, an rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ke nufin kara bunkasa harkokin ilimi da bincike tsakanin Iran da Kenya.
Lambar Labari: 3482600 Ranar Watsawa : 2018/04/24