bunkasa - Shafi 2

IQNA

Tehran (IQNA) A karon farko an kaddamar da wani gangami da nufin tsaftace masallacin Al-Aqsa da kuma tarbar watan Ramadan.
Lambar Labari: 3488837    Ranar Watsawa : 2023/03/19

Surorin Kur'ani (4)
Tehran (IQNA) Daya daga cikin muhimman al’amurra a Musulunci shi ne matsayin mata a cikin al’umma da iyali; Domin sanin wannan mahimmanci, za mu iya komawa zuwa ga sura ta hudu na Alkur’ani mai girma; Inda aka sadaukar da sura ga mata kuma aka yi rajista da sunan su.
Lambar Labari: 3487325    Ranar Watsawa : 2022/05/22

Tehran (IQNA) Kasashen Masar da Saudiyya sun jaddada wajibcin hana cin mutuncin duk wani addini, biyo bayan wulakanta kur'ani mai tsarki da shugaban wata kungiyar masu tsatsauran ra'ayi a kasar Sweden ya yi.
Lambar Labari: 3487184    Ranar Watsawa : 2022/04/18

Tehran (IQNA) bankin musulunci mai kula da bunkasa ayyukan ci gaba zai saka hannayen jari a Najeriya.
Lambar Labari: 3486198    Ranar Watsawa : 2021/08/13

Shugaban kasar Iran Dr Hassan Rouhani ya bayyana cewa bunkasa ilmin kimiyya da fasaha a kasar ne mabudin ci gaban kasar.
Lambar Labari: 3484241    Ranar Watsawa : 2019/11/11

Bangaren kasa da kasa, an rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ke nufin kara bunkasa harkokin ilimi da bincike tsakanin Iran da Kenya.
Lambar Labari: 3482600    Ranar Watsawa : 2018/04/24