Bangaren kasa da kasa, Kungiyar ‘yan ta’addan Daesh ta dauki nauyin harin ta’addancin da aka kai jiya a birnin Tunis na kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483781 Ranar Watsawa : 2019/06/28
Bangaren kasa da kasa, Ministan mai kula da harkokin addini a kasar Tunisia ya rasa kujerarsa sakamakon kakkausar sukar da ya yi a jiya a kan akidar wahabiyanci da kuma tushensa.
Lambar Labari: 3480907 Ranar Watsawa : 2016/11/04