Manzon (SAW) ya ce; "Musulmi 'yan uwan juna ne, wani ba ya da fifiko a kan wani sai da tsoron Allah." kanzul Ummal, mujalladi na 1, shafi na 149. Nahjul Fusaha, hadisi na 3112
Lambar Labari: 3484240 Ranar Watsawa : 2019/11/11
Manzon Allah (SAWA) yana cewa: “Ku kayata tarukan idinku da kabbara”.
Kanzul Ummal: Hasisi na: 24094
Lambar Labari: 3483707 Ranar Watsawa : 2019/06/04
"Mun Karfafa Shi Da Ruhul Qudus"
Surat Baqarah: aya ta 87
Lambar Labari: 3482247 Ranar Watsawa : 2017/12/29
Barkanku Da Shiga Sabon Watan Na Rabi’ul Awwal
Lambar Labari: 3480989 Ranar Watsawa : 2016/12/01
Yau Ranar eid fetr cewa, bayan azumin watan Ramadan na kwanaki talati da ke cike da albarka da ni'imar Allah, wannan mafari ne na azama ta hakika zuwa madaukakiyar 'yan adamtaka. (Ayatollah Khamenei, 13-10-2007)
Lambar Labari: 3480583 Ranar Watsawa : 2016/07/05
Lambar Labari: 3480548 Ranar Watsawa : 2016/06/25