Rabat (IQNA) Tsohon masallacin Tinmel, wanda ke da dadadden tarihi, ya yi mummunar barna a girgizar kasar da ta afku a baya bayan nan a kasar Maroko.
Lambar Labari: 3489806 Ranar Watsawa : 2023/09/13
Tehran (IQNA) Wani dattijo dan shekara 80 dan kasar Masar wanda ya haddace dukkan kur'ani mai tsarki ya rubuta kwafin kur'ani mai tsarki da hannunsa cikin watanni shida.
Lambar Labari: 3487690 Ranar Watsawa : 2022/08/15
Tehran (IQNA) wani tsoho da yake zaune a masallacin manzon Allah (SAW) a mafi yawan lokutan rayuwarsa ya rasu.
Lambar Labari: 3486032 Ranar Watsawa : 2021/06/20