Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga tevhidhaber ta watsa rahoton cewa; a cikin wannan bayani da hadin kungiyoyin da ke nuna kauna ga al'ummar Palasdinu a kasar Turkiya sun yi kaukausar suka ga gayyanatar shugaban haramtacciyar kasar Isra'ila kan kai ziyara a kasar Azarbaijan.
422240