IQNA

ISESCO Ta Bukaci Da A Saka Wa Switzerland Takunkumi

12:17 - December 03, 2009
Lambar Labari: 1856789
Bangaren kasa da kasa; Kungiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasashen musulmi ISESCO ta bukaci da a kafa takunkumin karya tattalin arziki a kan kasar Switzerland,
Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa; Kungiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasashen musulmi ISESCO ta bukaci da a kafa takunkumin karya tattalin arziki a kan kasar Switzerland, bayan da ta haramta wa musulmi gudanar da ayyukan ibadarsu cikin 'yanci. Kungiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasashen musulmi ISESCO ta bukaci da a kafa takunkumin karya tattalin arziki a kan kasar Switzerland, bayan da ta haramta wa musulmi gudanar da ayyukan ibadarsu cikin 'yanci.503140


captcha