Bangaren siyasa da zamantakewa; Kwamitin malaman musulmi na kasar Labanan sun fitar da wata sanarwa kan matakain hana gina masallatai da gwamnatin Switzerland ta dauka, inda suka bayyana cewa hakan zai bar tasiri kan majamioi a kasashen musulmi.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa da ke birnin Beirut cewa; Kwamitin malaman musulmi na kasar Labanan sun fitar da wata sanarwa kan matakain hana gina masallatai da gwamnatin Switzerland ta dauka, inda suka bayyana cewa hakan zai bar tasiri kan majamioi a kasashen musulmi. Kwamitin malaman musulmi na kasar Labanan sun fitar da wata sanarwa kan matakain hana gina masallatai da gwamnatin Switzerland ta dauka, inda suka bayyana cewa hakan zai bar tasiri kan majamioi a kasashen musulmi.503023