Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Malazia cewa; Ministan kula da harkokin ilimi na kasar Malazia ya bayyana cewa kirkiro sabbin abubuwa a cikin kasashen musulmi zai taimaka wajen kara habbar da kasashen musulmi. Ministan kula da harkokin ilimi na kasar Malazia ya bayyana cewa kirkiro sabbin abubuwa a cikin kasashen musulmi zai taimaka wajen kara habbar da kasashen musulmi.505299