Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa na birnin Kabul cewa; Mataimakin shugaban kasar Afghanistan ya gana da wasu daga cikin malaman kasar, inda ya tabbatar muhimmancin hadin kai tsakanin dukkanin bangarorin musulmi. Mataimakin shugaban kasar Afghanistan ya gana da wasu daga cikin malaman kasar, inda ya tabbatar muhimmancin hadin kai tsakanin dukkanin bangarorin musulmi. 506106