Bangaren kasa da kasa; Za a fara gudanar da tarukan Ashura a birnin Karbala kamar domin raya ranakun Muharram da ke tunatar da al'umma waki'ar Ashura, wanda zai samu halartar mutane daga sassan Iraki.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Za a fara gudanar da tarukan Ashura a birnin Karbala kamar domin raya ranakun Muharram da ke tunatar da al'umma waki'ar Ashura, wanda zai samu halartar mutane daga sassan Iraki. Za a fara gudanar da tarukan Ashura a birnin Karbala kamar domin raya ranakun Muharram da ke tunatar da al'umma waki'ar Ashura, wanda zai samu halartar mutane daga sassan Iraki.508028