Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; An fara gudanar da wani baje kolin rubuce-rubucen muslunci a birnin Sharjah na kasar hadaddiyar daular larabawa, da ke samun halartar mutane daga sassa daban-daban. An fara gudanar da wani baje kolin rubuce-rubucen muslunci a birnin Sharjah na kasar hadaddiyar daular larabawa, da ke samun halartar mutane daga sassa daban-daban. 508183