Bangaren kasa da kasa; taro kan kur'ani mai girma da lamarin zamani daga ranar sha tara zuwa ashirin da daya ga watan Esfan na wannan shekara da ofishin da ke kula da harkokin yada al'adun jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Keniya za ta shirya a jami'ar birnin Nairobi fadar mulkin kasar ta Keniya.