IQNA

Daesh Ta Tone Kabarin Jikan Imam Musa Kazim (AS)

20:49 - November 27, 2015
Lambar Labari: 3457471
Bangaren kasa da kasa, yan ta’addan Daesh sun tone kabarin Fatima bint Nabhan jikar Imam Musa Kazim (AS) a garin Halab sun fito da sauran abin da ya rage na gawarta.


Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na «sadreakhbar» la’annun yan ta’addan Daesh sun yi barazanar cewa, idan har suka iya samun damar mamaye kasar Sham, za su tonu kabarin Sayyid Zainab (SA) tare da canja sunan yankin daga sunanta zuwa Yazidiyyah,m kuma za su saka wani gunkinsa a wurin.

Suna masu nuna farin cikinsu da abin da ya yi kan Sayyid Shuhada Imam Hssain (AS) a lokacin da ya yi masa kisan giddan tare da iyan gidan manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyaln gidansa tsarkaka.

3457422







Abubuwan Da Ya Shafa: syria
captcha