Kamfanin dillancin labaran Iqn aya habrta cewa ya nakalto daga shafin sadarwa na yanar gizo na Albalad cewa, Ahmad Karima mamalin sharia a jami’ar Azahar ya bayyana zantawarsa da tashar Al-asimah cewa, ayatul kur’ay ta kunshi sunayen ubangiji masu girma, saboda haka ita aya mafi girma a cikin ayoyin kur’ani mai tsarki.
Karima ya ce lafazin (Allah) wanda ya zo daga farko wanann aya yana nuni da ubangiji madaukakin sarki kai tsaye, wanda shi ne mai wajbcin samuwa koma bayan dukkanin talikai.
Malamin ya kara da cewa, wasu malamai sun jaddada cewa sunan Alhayyu Alqayyum sunan ubangiji ne mafi girma, wanda ya zoa cikin sunayen farko na ubnggiji a wannan aya mai albarka.
3457402