Sakamakon wani jin ra'ayin jama'a da aka gudanar da a kasar ta Holland ya yi nuni da cewa, jam'iyyar ta Conservative tana kan agaba, lamarin da ke nuni da dcewa akwai yiwuwar ta sau nasara a zaben wanda zaa gudanar a cikin watan Maris na shekara mai kamawa.
Geert Wilders dan majalisar dokokin kasar Holland mai tsananin kiyya da addinin muslunci ya mamba a ne a wannan jam'iyya.
Wannan jam’iyya ta sanar da cewa tana shirin daukar matakan da take ganin sun dace a kan muuslmi idan har ta ci zabe, inda za ta hara,ta ayyukan muuslmi a kasar baki daya.