Kamfanin dilalncin labaran iqna ya abyar da rahoton cewa, shafin yada labarai na Albayan News ya bayar da rahoton cewa, sakamakon bude wutar bindiga da sojojin Isra’ila suka yi a kan wasu Falastinawa a kusa da matsugunnin yahudawa na Dahisha, matasa da dama sun samu raunuka.
Wannan matashi mai suna Sajid Muzhim dan shekaru 17 da haihuwa ya yi shahada ne sakamakon raunukan day a samua jiya.
Rahoton ya kara da cewa, Falastina da dama sun samu raunkuna sakamakon harehatren, inda yanzu haka wasu ke kwancea asibiti ana kula da su.