Kwamitin wasannin Olympic na kasa da kasa ya yi watsi da matakin da ma'aikatar wasanni ta Faransa ta dauka a baya-bayan nan game da haramta sanya hijabi ga 'yan wasan kasar tare da jaddada cewa dukkan 'yan wasa za su iya shiga kauyen wasannin ba tare da takura ba.
Lambar Labari: 3489905 Ranar Watsawa : 2023/10/01
Tehran (IQNA) “Sheikh Tamim bin Hamad bin Khalifa Al-Thani, Sarkin kasar Qatar, ya bayyana farin cikinsa kan nasarar da ‘yan wasan kwallon kafar Iran suka yi a kan babbar tawagar Wales.
Lambar Labari: 3488233 Ranar Watsawa : 2022/11/25
Bangaren kasa da kasa, Dan wasar Judun kasar Masar ya ki bawa abokin karawarsa bayahudena HKI hannu, a wasan da suka yi a jiya Jumma'a a Rio de genero
Lambar Labari: 3480706 Ranar Watsawa : 2016/08/13