dolad trump

IQNA

IQNA - Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Tugar, a wani taron manema labarai da takwaransa na Jamus a Berlin ranar Talata, ya yi watsi da ikirarin tsohon shugaban Amurka Donald Trump na cewa gwamnatin Najeriya na barin a tsananta wa Kiristoci da kuma kashe su, yana gabatar da wani takarda, yana mai jaddada cewa kundin tsarin mulkin kasar ya tabbatar da kare 'yancin addini da kuma tsaron dukkan 'yan kasa.
Lambar Labari: 3494149    Ranar Watsawa : 2025/11/05

Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar msuulmin kasar Amurka ba ta amince da sabuwar dokar Donald Trump ta nuna kyama ga musulmi ba.
Lambar Labari: 3481296    Ranar Watsawa : 2017/03/08