Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmia birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837 Ranar Watsawa : 2016/10/08
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin Palastinawa sun mayar da martini kan fatawar da babban mai fatawa na masarautar Al Saud ya fiar da ke kafirta al’ummar Iran.
Lambar Labari: 3480768 Ranar Watsawa : 2016/09/09
Bangaren kasa da kasa, Mahir Khadir daya daga cikin malaman Palastinawa ya bayyana cewa yahudawa sahyuniya suna shirin rusa masallacin quds a cikin ‘yan shekaru masu.
Lambar Labari: 3480716 Ranar Watsawa : 2016/08/16