angaren kasa da kasa, An bude wutar bindiga a kan wasu indiyawa guda biyu a cikin jahar Texas da ke kasar Amurka bisa zargin cewa su mabiya addinin muslunci ne.
Lambar Labari: 3481275 Ranar Watsawa : 2017/03/01
Bangaren kasa da kasa, A yau ne al'ummar kasar Iran ke gudanar da bukukuwan cika shekaru 38 da samun nasarar juyin juya halin mulsunci a karkashin jagorancin marigayi Imam Khomenei, wanda ya yi sanadiyyar kawo karshen mulkin fir'aunanci da kama karya a kasar a karkashin masarautar kasar.
Lambar Labari: 3481218 Ranar Watsawa : 2017/02/10
Bangaren kasa da kasa, wata kotun kasar masar ta yanke hukunci mai tsanani kan magoya bayan kungiyar Ikhwan muslimin su 418 a kasar Masar.
Lambar Labari: 3480726 Ranar Watsawa : 2016/08/19