iqna

IQNA

kula
IQNA - Hukumar kula da masallacin Nabiyyi da masallacin Harami sun sanar da halartar sama da mutane miliyan 20 masu ibada a cikin kwanaki ashirin na farkon watan Ramadan a masallacin nabi, a daya bangaren kuma, firaministan kasar ta Nijar shi ma. ya ziyarci masallacin Annabi.
Lambar Labari: 3490939    Ranar Watsawa : 2024/04/06

Tehran (IQNA) Ma'aikatar kula da harkokin addinin musulunci ta kasar Saudiyya ta shirya wani baje koli da nufin fadakar da jama'a kan tsarin buga kur'ani mai tsarki a yankin Al-Jujail.
Lambar Labari: 3489165    Ranar Watsawa : 2023/05/19

A cikin addu'ar da aka fi sani da "addu’ar lokacin sahur", an yi nuni da haske daga Allah, wanda ke nufin kyau.
Lambar Labari: 3488873    Ranar Watsawa : 2023/03/27

Tehran (IQNA) An fara yin rijistar shiga mataki na biyu na gasar kur'ani da Azan ta kasa da kasa ta "Atar Kalam" a kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3488448    Ranar Watsawa : 2023/01/04

Tehran (IQNA) Ministan Awka na kasar Masar ya sanar da zaben Mustafa Muhammad Mustafa Abdallah Abul Umayim, limamin majami'a kuma shugaban sashin wa'azi na kafr al-Sheikh, a matsayin babban malamin kur'ani na shekara ta 2022 a wannan kasa.
Lambar Labari: 3488220    Ranar Watsawa : 2022/11/23

Tehran (IQNA) Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina Wajid, ta soki yadda duniya ke nuna halin ko in kula ga Musulman Rohingya a gefen taron Majalisar Dinkin Duniya a birnin New York.
Lambar Labari: 3487908    Ranar Watsawa : 2022/09/25

Ya kamata a karanta Alkur'ani da murya mai kyau, amma manufar muryar ita ce sanya mutum ya kula da duniyar gaibu, ba wai kawai ya kalli kyawun murya da dabarun rera waka ba.
Lambar Labari: 3487555    Ranar Watsawa : 2022/07/16

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Amurka ta tabbatar da cewa sojojinta 11 sun jikkata a harin ramuwar gayya da Iran ta kai mata.
Lambar Labari: 3484425    Ranar Watsawa : 2020/01/17

Bangaren kasa da kasa, sheikh Ibrahim Zakzaky ya isa kasar India domin neman magani a asibiti.
Lambar Labari: 3483943    Ranar Watsawa : 2019/08/13

Muhammad Isa Yana Bayani Ga Alhazai:
Bangaren kasa da kasa, ministan kula da harkokin addini na kasar Aljeriya a lokacin da yake bayani ga maniyyata ya ce; daga malaman Aljeriya ne kawai za ku tambaya kan addini.
Lambar Labari: 3480728    Ranar Watsawa : 2016/08/20