Tehran (IQNA) ‘Yan bindiga sun sace daliban makarantar Isalamiyya a garin Tegani na karamar hukumar Rafi a jihar Naija a jiya Lahadi.
Lambar Labari: 3485969 Ranar Watsawa : 2021/05/31
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar kur’ani da kiran salla a kasar Ghana wadda mutane 36 suka kara.
Lambar Labari: 3482634 Ranar Watsawa : 2018/05/05
Bangaren kur’ani, za a gudanar da gasar kur’ani mai tsarki ta duniya ta daliban jami’a karo na 6 wadda za a gudanar a jami’ar Radhawi da ke birnin Mashhad na kasar Iran.
Lambar Labari: 3482608 Ranar Watsawa : 2018/04/27
Bangaren kasa da kasa, Hamdi Bahrawi wani malamin makaranta ne dan shekaru 51 da haihuwa daga yankin Dehqaliya na Masar da ya rubuta kur’ani a cikin kwanaki 140.
Lambar Labari: 3482577 Ranar Watsawa : 2018/04/17
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani ta kasa da kasa a birnin Jakarta fadar mulkin kasar Indonesia.
Lambar Labari: 3482491 Ranar Watsawa : 2018/03/20
Bangaren kasa da kasa, an bude wani shiri na bayar da horo ga malamai da limaman masallatai a kasar saliyo.
Lambar Labari: 3482449 Ranar Watsawa : 2018/03/03