iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, jakadan Iran a kasar Seegal ya bayyana cewa Iran za ta hada karfi da karfe da darikun Sufaye a kasar Senegal domin kara tabbatar da hadin kai tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3482812    Ranar Watsawa : 2018/07/07