Tehran (IQNA) A karshen zamanin annobar Corona, matafiya musulmi da ke neman ziyartar wuraren tarihi na Musulunci da wuraren yawon bude ido, tare da sanin al'adu da salon rayuwar musulmin yankin, sun fara sha'awar sake yin balaguro.
Lambar Labari: 3489244 Ranar Watsawa : 2023/06/02
Baya ga fa'idodin nishaɗi, tafiye-tafiye na iya taka muhimmiyar rawa a cikin lafiyar tunanin ɗan adam. Don haka tafiye-tafiye an fi so a Musulunci musamman a cikin Alkur'ani.
Lambar Labari: 3487649 Ranar Watsawa : 2022/08/06
Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Sudan ta sanar da cewa, za a ci gaba da gudanar da ayyukan kur'ani mai tsarki da kuma ilimin addinin muslunci na kasar da kuma la'akari da mawuyacin halin da ake ciki na siyasa.
Lambar Labari: 3486885 Ranar Watsawa : 2022/01/30
Tehran (IQNA) a yau ne aka cika cika shekaru dari da daya da haihuwar fitaccen makarancin kur’ani mai tsarki da ya shahara a duniya Muhammad Siddiq Minshawi.
Lambar Labari: 3485572 Ranar Watsawa : 2021/01/20
Tehran (IQNA) shugaban kasar Tunsia ya bayar umarnin killace kasar baki daya saboda cutar corona.
Lambar Labari: 3484639 Ranar Watsawa : 2020/03/20
Dangin mutumin da ya kashe musulmi a kasae New Zealand sun nemi gafarar musulmi da kuma sauran al’ummar kasar, dangane da abin da Brenton Tarrant ya aikata.
Lambar Labari: 3483473 Ranar Watsawa : 2019/03/19