Tehran (IQNA) Malaman Aljeriya 25 sun dakatar da zama mamba a kungiyar malaman musulmi ta duniya domin nuna rashin amincewarsu da kalaman shugaban kungiyar malaman musulmi na kasar Morocco akan kasarsu, wanda suka kira fitina.
Lambar Labari: 3487729 Ranar Watsawa : 2022/08/22
Kwamitin malaman addinin muslucni an duniya ya fitar da wani bayani wanda a cikinsa ya yi tir da Allawadai da harin da aka kai a kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483786 Ranar Watsawa : 2019/06/29