Tehran (IQNA) Shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya gargadi Isra’ila da kuma Amurka, kan yunkurin mamaye wasu sabbin yankuna na falastinawa gabar yamma da kogin Jordan tare da hade su da yankuna n da Isra’ila ta mamaye.
Lambar Labari: 3484726 Ranar Watsawa : 2020/04/20
Kungiyar kasashen larabawa ta gudanar zaman gaggawa kan batun gina matsagunnan yahudawa a Palastinu.
Lambar Labari: 3484275 Ranar Watsawa : 2019/11/26