shugaban kasar Amurka

IQNA

IQNA - Kwamitin kula da harkokin musulmi a Amurka ya yi kira ga Donald Trump, wanda ya lashe zaben Amurka, da ya cika alkawarinsa na kawo karshen yakin Gaza.
Lambar Labari: 3492165   Ranar Watsawa : 2024/11/07

IQNA - A jawabin da ya yi na bikin Eid al-Adha, shugaban na Amurka ya yi ikirarin aniyarsa ta yaki da kyamar addinin Islama da kuma aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin kasashen biyu dangane da batun Falasdinu.
Lambar Labari: 3491355   Ranar Watsawa : 2024/06/17

Tehran (IQNA) Joe Biden ya yi alƙawarin mayar da Saudiyya ƙasar da aka keɓe, amma yanzu tana neman sake gina dangantaka, kuma da yawa suna tsammanin daidaitawa da gwamnatin Isra'ila zai kasance cikin ajandar.
Lambar Labari: 3487461   Ranar Watsawa : 2022/06/24

Tehran (IQNA) fitattun mutane da kungiyoyi daga kasashen duniya 75 sun kirayi Joe Biden da taka rawa wajen kare hakkokin Falastinawa.
Lambar Labari: 3486036   Ranar Watsawa : 2021/06/21

Shugaban kasar Syria Bashar Assad ya mayar da martani kan shirin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi ne neman yi masa kisan gilla.
Lambar Labari: 3485259   Ranar Watsawa : 2020/10/08