Tehran (IQNA) Firaministan Birtaniya Liz Truss ta shaidawa takwaranta na Isra'ila Yair Lapid cewa tana nazarin matakin mayar da ofishin jakadanci n kasarta daga Tel Aviv zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3487894 Ranar Watsawa : 2022/09/22
Bangaren kasa da kasa, ofishin jakadanci n kasar Iran ya kafa wani kwamiti da zai dauki nauyin shirya tarukan cikar shekaru arba'in da samun nasarar juyin juya halin muslunci.
Lambar Labari: 3483124 Ranar Watsawa : 2018/11/14
Bangaren kasa da kasa, a ganawar da aka yi da Iyai Mowati da shuban karamin ofishin jakadanci n Iran a Zimbabwe an tattauna batun bude cibiyar bincike ta musulunci.
Lambar Labari: 3482604 Ranar Watsawa : 2018/04/25
Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyya na kasashen tarayyar turai sun bukaci a kawo karshen killace yankin zirin gaza da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3480922 Ranar Watsawa : 2016/11/09