Tehran (IQNA) Shugaban ofishin siyasa na Hamas Ismail Haniyeh ya ce tawagar Hamas ta gana da Firayi ministan Lebanon Najib Mikati, a yau Litinin a birnin Beirut.
Lambar Labari: 3487475 Ranar Watsawa : 2022/06/27
Tehran (IQNA) Dubun dubatar Falasdinawa ne suka gudanar da sallar Juma'a a masallacin Al-Aqsa, duk kuwa da matakan da 'yan sandan Isra'ila suka dauka.
Lambar Labari: 3487315 Ranar Watsawa : 2022/05/20
Tehran (IQNA) Majiyoyin labarai sun ba da rahoton kafa kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da zai binciki fadan baya-bayan nan a birnin Kudus.
Lambar Labari: 3487192 Ranar Watsawa : 2022/04/19
Tehran (IQNA) Dubun dubatar Falasdinawa ne suka gudanar da sallar tarawihi a yammacin jiya Asabar a daren na biyu na watan Ramadan a masallacin Al-Aqsa.
Lambar Labari: 3487120 Ranar Watsawa : 2022/04/03
Tehran (IQNA) Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya ya ce halin da ake ciki a yankunan Falasdinawa da aka mamaye na ci gaba da zama babban kalubale ga zaman lafiya da tsaro a duniya, kuma ba a cika alkawarin da kasashen duniya suka yi na samun ‘yancin cin gashin kai ga Falastinawa ba.
Lambar Labari: 3486931 Ranar Watsawa : 2022/02/09
Tehran (IQNA) Kungiyar Tarayyar Turai EU ta bayyana cewa tsugunar da yahudawa a yankunan da ta mamaye da kuma rusa gidajen Falasdinawa haramun ne a karkashin dokokin kasa da kasa,
Lambar Labari: 3486847 Ranar Watsawa : 2022/01/20
Tehran (IQNA) Isra’ila na Shirin korar wasu dubban wasu Falastinawa daga unguwanninsu a cikin birnin Quds.
Lambar Labari: 3485952 Ranar Watsawa : 2021/05/26