IQNA - Hukumomin Masar na murkushe daliban kasar Masar saboda goyon bayan da suke baiwa Falasdinawa.
Lambar Labari: 3492417 Ranar Watsawa : 2024/12/19
IQNA - Matakin da wata jam'iyyar siyasa ta kasar Poland ta dauka na tsarawa da kuma buga wani zanen cartoon ya haifar da fushin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3492053 Ranar Watsawa : 2024/10/18
IQNA - Duk da ci gaba da kai munanan hare-hare na gwamnatin Sahayoniya da kuma lalata ababen more rayuwa a zirin Gaza, da'irar kiyaye kur'ani a wannan yanki na ci gaba da aiki.
Lambar Labari: 3491804 Ranar Watsawa : 2024/09/03
IQNA - A harin da gwamnatin sahyoniyawa n ta kai a wani dakin sallah da ke yammacin Gaza, wasu Palasdinawa da suke addu'a sun yi shahada ko kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3491510 Ranar Watsawa : 2024/07/14
IQNA - Magoya bayan Falasdinu sun toshe gadar Golden Gate da ke birnin San Francisco na Amurka a ranar Litinin (lokacin cikin gida) inda suka dakatar da zirga-zirgar ababen hawa na sa'o'i.
Lambar Labari: 3490994 Ranar Watsawa : 2024/04/16
Daruruwan masu zanga-zangar sun yi Allah wadai da tallafin kudi da Disney ke baiwa gwamnatin sahyoniyawa n ta hanyar gudanar da wani tattaki a Amurka.
Lambar Labari: 3490291 Ranar Watsawa : 2023/12/11
Tehran (IQNA) Wani malamin addinin yahudawan sahyoniya a wata hira da tashar 10 ta gwamnatin sahyoniyawa n ya yi ikirarin cewa yarjejeniyoyin da aka kulla domin daidaita alakar kasashen Larabawa da Isra'ila ba za su haifar da raguwar kiyayyar Larabawa ga Isra'ilawa ba.
Lambar Labari: 3489152 Ranar Watsawa : 2023/05/16
Mabiya mazhabar Ahlul bait a Jamhuriyar Nijar sun halarci zaman makokin Ashura na Imam Hosseini duk da ruwan sama.
Lambar Labari: 3487661 Ranar Watsawa : 2022/08/09
Tehran (IQNA) 'Yar wasan kasar Kuwait ta janye daga karawa da ‘yar wasan Isra’ila da nufin bayyana goyon bayanta ga al'ummar Palastinu
Lambar Labari: 3487328 Ranar Watsawa : 2022/05/23
Tehran (IQNA) al'ummar kasar Morocco suna gudanar da zanga-zanga a dukkanin amnyan biranen kasar domin yin tir da Allawadai da kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3486616 Ranar Watsawa : 2021/11/28
Tehran (IQNA) tsohuwar ministar harkokin wajen Sudan ta bayyana cewa, Isra'ila da Masar ne suka mara baya ga sojoji wajen yin juyin mulki a kasar.
Lambar Labari: 3486598 Ranar Watsawa : 2021/11/23
Tehran (IQNA) Hamas ta ce batun fursunonin Falastinawa da Isra’ila ke tsare da su shi ne mafi muhimmanci a wurinta.
Lambar Labari: 3486540 Ranar Watsawa : 2021/11/11