IQNA - Mahukuntan kasar Isra’ila sun haramta wa Sheikh Ikrimah Sabri mai wa’azin masallacin Al-Aqsa kuma shugaban majalisar koli ta addinin musulunci a birnin Kudus shiga masallacin da yin addu’o’i na tsawon watanni shida.
Lambar Labari: 3493991 Ranar Watsawa : 2025/10/07
IQNA - Hukumomin Masar na murkushe daliban kasar Masar saboda goyon bayan da suke baiwa Falasdinawa.
Lambar Labari: 3492417 Ranar Watsawa : 2024/12/19
IQNA - Matakin da wata jam'iyyar siyasa ta kasar Poland ta dauka na tsarawa da kuma buga wani zanen cartoon ya haifar da fushin sahyoniyawan.
Lambar Labari: 3492053 Ranar Watsawa : 2024/10/18
IQNA - Duk da ci gaba da kai munanan hare-hare na gwamnatin Sahayoniya da kuma lalata ababen more rayuwa a zirin Gaza, da'irar kiyaye kur'ani a wannan yanki na ci gaba da aiki.
Lambar Labari: 3491804 Ranar Watsawa : 2024/09/03
IQNA - A harin da gwamnatin sahyoniyawan ta kai a wani dakin sallah da ke yammacin Gaza, wasu Palasdinawa da suke addu'a sun yi shahada ko kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3491510 Ranar Watsawa : 2024/07/14
IQNA - Magoya bayan Falasdinu sun toshe gadar Golden Gate da ke birnin San Francisco na Amurka a ranar Litinin (lokacin cikin gida) inda suka dakatar da zirga-zirgar ababen hawa na sa'o'i.
Lambar Labari: 3490994 Ranar Watsawa : 2024/04/16
Daruruwan masu zanga-zangar sun yi Allah wadai da tallafin kudi da Disney ke baiwa gwamnatin sahyoniyawan ta hanyar gudanar da wani tattaki a Amurka.
Lambar Labari: 3490291 Ranar Watsawa : 2023/12/11
Tehran (IQNA) Wani malamin addinin yahudawan sahyoniya a wata hira da tashar 10 ta gwamnatin sahyoniyawan ya yi ikirarin cewa yarjejeniyoyin da aka kulla domin daidaita alakar kasashen Larabawa da Isra'ila ba za su haifar da raguwar kiyayyar Larabawa ga Isra'ilawa ba.
Lambar Labari: 3489152 Ranar Watsawa : 2023/05/16
Mabiya mazhabar Ahlul bait a Jamhuriyar Nijar sun halarci zaman makokin Ashura na Imam Hosseini duk da ruwan sama.
Lambar Labari: 3487661 Ranar Watsawa : 2022/08/09
Tehran (IQNA) 'Yar wasan kasar Kuwait ta janye daga karawa da ‘yar wasan Isra’ila da nufin bayyana goyon bayanta ga al'ummar Palastinu
Lambar Labari: 3487328 Ranar Watsawa : 2022/05/23
Tehran (IQNA) al'ummar kasar Morocco suna gudanar da zanga-zanga a dukkanin amnyan biranen kasar domin yin tir da Allawadai da kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3486616 Ranar Watsawa : 2021/11/28
Tehran (IQNA) tsohuwar ministar harkokin wajen Sudan ta bayyana cewa, Isra'ila da Masar ne suka mara baya ga sojoji wajen yin juyin mulki a kasar.
Lambar Labari: 3486598 Ranar Watsawa : 2021/11/23
Tehran (IQNA) Hamas ta ce batun fursunonin Falastinawa da Isra’ila ke tsare da su shi ne mafi muhimmanci a wurinta.
Lambar Labari: 3486540 Ranar Watsawa : 2021/11/11