Bangaren kasa da kasa, an kara yawan kira’oin da za ayi a gasar kur’ani ta duniya a kasar Masar.
Lambar Labari: 3482406 Ranar Watsawa : 2018/02/18
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun keta alfarmar babban masallacin birnin Simons Town da ke kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481113 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da gina ramuka 27 a karkashin masallacin aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3481087 Ranar Watsawa : 2016/12/31