iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Imaman Shi’a ‘yan uwa goma sha biyu ne daga iyalan gidan manzon Allah (SAW) wadanda a bisa ingantaccen ruwaya, su ne magadan Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) sannan kuma a bayansa limamin al’ummar musulmi. ‘Yan Shi’a sun yi imani da cewa wadannan limaman Allah ne ya zabe su. amma me yasa?
Lambar Labari: 3487049    Ranar Watsawa : 2022/03/14