Kamfanin dillancin labaran Ikna ya nakalto daga cibiyar da ke kula hubbaren Imam Khomeni cewa; an gudanar da taron bayan kamala sallar Magariba da Isha'i a ranar Talata da dare, an kuma gudanar da jawabai kan matsayin manzon Allah (SAW) da kuma Imam Hassan (AS) wanda shi ne Imami na biyu daga cikin limaman shirya na gidan manzon tsira.
Bayanin ya kara da cewa an gudanar da wani taron a ranar laraba da dare don tunawa da shahadar Imam Ali Rida (AS) a wannan hubbare.
369438