Bayan ta nakalto daga jaridar Alwatan cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa: a wannan buki na bude wannan masallaci na Bahbahani an yabawa ma'aikatar da ke kula da harkokin addini da kuma sauran ministocin da suka gabata a wannan ma'aikata da suka taimaka wajen yada addini da musulmi ta fuskar rayuwa da addini.Har ila yau malumai da limaman juma'a ba a barsu a baya ba wajen yada addini da kuma wayar da kan al'umma a duk wani lamari day a shafi addini da musulmi da hakan ba karamin aiki ban e ta fuskoki masu yawan gasket da rayuwa ta zamantakewa da fahimtar juna.
379868