Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ce ta jiyo ofishin gwamnan birnin Tehran na cewa a yau rundunar sojin kasar Iran ta kai wani matsayi dab a wai al'ummar Iran ba babu wani da ked a shakku kan karfin sojin Iran da matakan tsaro da kariya da al'ummar wannan kasa.kuma ya kara da cewa wannan faraiti da atsayin sojoji da aka gudanar ya tabbatar da karfin sojin kasarda kuma ba a taba gudanar da irinsa ba a cikin shekaru talatin da nasarar juyin juya halin musulunci a Iran.
390703