Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto da majiyar watsa labarai ta ofishin shugaban kasar iran cewa ; shugaban kasar Iran a gaban iyalan shahidai na lardin Tehran ya yi nuni da abin da ma'abuta girman kai ke raya wai akwai wata hanya ba ta tattaunawa ba kan shirin nukliya na Iran da cewa lokaci ya yi da irin wadannan kasashe ya kamat su fahimci gaskiya da izzar al'ummar Iran. Kuma al'ummar Iran ba za su ta barin duk wani hakki nasu ya kubuce masu ko yin sako-sako da hakkinsu musamman na makamashin nukliya.
394617